Labarai

Labarai

Tubabbun ’yan Boko Haramn 6,900 sun dawo cikin al’umma a Borno

Wasunsu sun yi aure, wasu sun fara harkokin kasuwanci, wasu kuma sun rungumi aikin noma kuma yana yin kyau

Dalibin Jami’ar Gombe ya rasu yana tsaka da rubuta jarrabawar karshe

‘Yan uwansa dalibai dama sun ce ya je makarantar ba shi da lafiya

’Yan sanda sun kama mijin matar auren da aka kashe a Borno

’Yan sanda sun kama mijin matar auren da aka kashe a Borno

Majalisa ta yi watsi da kudurin bude iyakar Najeriya da Nijar

Majalisar Dattawa ta yi watsi da kudurin da ke neman Gwamnatin Tarayya ta sake bude iyakar Najeriya da Jamhuriyar Nijar.

Jiragen soji sun kashe ’yan ta’adda sama da 100 a Borno

Jiragen sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’addan kungiyar ISWAP fiye da 100 a yankin marte da ke Jihar Borno