Labarai

Labarai

AU ta yi martani kan harin da ya kashe mutum 170 a Najeriya

Tuni dai Gwamnatin Kwara ta tabbatar da cewa an binne mutum 75 a kabarin bai-ɗaya a ranar Laraba.

Za a hukunta waɗanda suka ƙona shingen itatuwa — Gwamnan Sakkwato

Gwamnan ya bayar da wannan umarni ne a yayin ƙaddamar da sayar da takin zamani akan farashi mai rahusa domin noman rani a  Wurno.

’Yan sanda sun kama ɗan haya kan zargin kisan mai gida

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta kama wani ɗan haya mai suna Bello Abubakar, mai shekara 37, kan zargin kashe mai gidansa, Maryam Hassan, a Unguwar

PDP ta buƙaci a binciki kisan gillar Kwara

Jam’iyyar PDP ta jajanta wa iyalan waɗanda abin ya shafa da mazauna al’ummar da abin ya shafa, tare da yin la’akari da iƙirari da shugabannin yankin s

Najeriya da Faransa sun ƙulla yarjejeniyar yaƙi da matsalolin tsaro

Najeriya da Faransa sun amince da karfafa haɗin gwiwar tsaro tsakaninsu a matsayin wani ɓangare na ƙoƙarin magance matsalolin tsaro da kuma ƙarfafa za