Labarai

Labarai

An kashe ’yar dan Majalisar Borno a gidan mijinta

Wasu da ba a san ko su wane ne ba sun yi wa ’yar dan majalisar dokokin Jihar Borno mai wakiltar Ngala, Bukar Abacha, kisan gilla a gidan mijinta. Amin

Tinubu ya nada Jalal Ahmad a matsayin sabon Shugaban NAHCON

Nadin zai zama na tsawon shekaru huɗu ne

Tattalin arzikin Afirka ta Kudu zai zarce na Najeriya a 2024 – IMF

Sai dai IMF ya ce Najeriya za ta koma matsayinta a 2026

An ɗauki tubabbun ’yan daba 50 aikin dan sanda a Kano

Suna cikin mutum 222 da suka tuna kuma ake debe su aikim

An yi garkuwa da mata kuma ’ya’ya dan majalisar Kwara

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mata kuma ’ya’ya biyu na Dan Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Lawal Ayanshola Soliu.