Labarai

Labarai

Majalisar zartaswa ta amince a cika wa ’yan kwadago alkawura

Majalisar zartaswa ta amince a koma amfani da kankare wajen gina tituna a Najeriya

Tinubu ya ware N26trn a kasafin 2024

Kasafin farko da Tinubu zai gabatar ya haura na Buhari da tiriliyan 5.2 a daidai lokacin da darajar Naira ta yi faduwa mafi muni a tarihi

An bukaci majalisa ta yi dokar tilasta wa ma’aikatan gwamnati kara aure

An sanya sharadin cewa sai ma’aikatan sun kara aure za su samu karin girma a ofis.

Ma’aikatan Lantarki sun rufe Ofishin KEDCO a Kano

Ba a kulawa da sha’anin lafiyar ma’aikatan “duk kuwa da hatsarin da aikin nasu yake da shi.”

Gwamnati ta bai wa Direbobin Danfo wa’adin daina kasuwanci a kan gadojin Legas

Gwamnatin ta ce Direbobin Danfo na janyo cikas ga zirga-zirgar ababen hawa a kan gadoji.