Labarai

Labarai

Ana zargin matar aure da satar mazakuta a Abuja

Saura kiris a yi wa wata matar aure kisan gilla kan zargin ta da sace mazakutar wani mutum a Abuja.

Ganduje ya lashi takobin kare kujerar gwamnan Nasarawa da kotu ta kwace

Ganduje ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajen ganin kotu ba ta karbe kujerar gwamnan Nasarawa ba

’Yan Bindiga Sun Karbe Wuraren Hakar Ma’adanai A Zamfara

‘Yan jarida ba sa fadin kusan kashi 60 cikin 100 na matsalar tsaron da ake fuskanta a Zamfara.

A guji leka wayar miji —Kwankwaso ga mata

Kwankwaso ya gargadi ‘zawarawa’ da gwamnatin Kano ta yi wa auren gata su nesanci duba wayar abokan zamansu domin a zauna lafiya

Gwamnati ta rushe gidan galar da ake kokarin sake ginawa a Gombe

Gwamnatin ta ce ta yi hakan ne don gyara tarbiyyar mutanen jihar