Labarai

Labarai

Jami’o’in kasashen waje 270 ne suke so mu ba su lasisi a Najeriya – NUC

Hukumar ta ce tana nan tana nazari a kan bukatun nasu kafin ta ba su lasisin

Majalisa ta bukaci gwamnati ta kafa hukumar kayyade farashin kayayyaki

Majalisar ta ce yin hakan zai rage yawan tashin farashin kayayyaki babu dalili

An kai hari a kasuwa a Taraba

Mahara sun kai farmaki kan jama’a a Kasuwar Didango da ke Karamar Karim Lamido da ke Jihar Taraba.

Muhimman abubuwa 5 kan sabon shugaban EFCC Ola Olukoyede

Sakataren EFFC, Ola Olukoyede ya zama sabon shugabanta, Muhammad Hassan Hammajoda kuma ya zama sakatare

Abin da Saudiyya da Iran suka tattauna kan Yakin Gaza

Saudiyya ta tattauna da shugabannin Iran da Turkiyya kan kawo karshen sabon yakin Isra’ila da kungiyar Falasɗinawa ta Hamas