Labarai

Labarai

An sako jagoran kafa kasar Yarabawa zalla Sunday Igboho

Jamhuriyar Benin ta sako jagoran hare-haren da aka kai wa Fulani da kuma neman ballewa daga Najeriya don kafa kasar Yarabawa zalla, Sunday Igboho

An kama mayakan ISIS da makamai Abuja

An kama mutum uku da ake zargin ’yan kungiyar ISIS ne tare da makamansu a yankin Birnin Tarayya

An kama mace da ƙulli 52 na hodar Iblis a Kano

NDLEA ta kama wata mata da ta hadiye hodar Iblis da nufin kaiwa Saudiyya

An cafke jami’in gidan yari kan zargin luwadi da ƙaramin yaro a Gombe

An tsare wani hafsan hukumar gidajen gyaran hali kan zargin sa da yin luwadi da wani karamin Yaro a Jihar Gombe

Gwamnan Kano ya ba marasa lafiya kyautar N20,000 kowannensu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gwangwaje marasa lafiya da kyautar Naira 20,000 kowannensu a babban asibitin Sunusi da ke garin Kano.