An kama ɗan China kan zargin yi wa mace fyade a wajen fasa dutse
An kama wani ɗan ƙasar China mai shekaru 59 bisa zargin yi wa wata mata fyade a wani wajen fasa dutse da ke yankin Kobape a jihar Ogun.
Labarai
An kama wani ɗan ƙasar China mai shekaru 59 bisa zargin yi wa wata mata fyade a wani wajen fasa dutse da ke yankin Kobape a jihar Ogun.
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta tabbatar da cewa zaɓen ƙananan hukumomin Babban Birnin Tarayya (FCT) zai gudana a ranar Asabar, 21 ga watan Fabrairu, 2
Rundunar ta ce ta samu wasu abubuwa da ake zargin da su wanda ake zargin ya yi amfani wajen aikata laifin.
Jama’ar yankunan sun ce za su dawo gidajensu da zarar zaman lafiya ya wanzu.
Kowane ɗan siyasa yana da ’ya’ya. Su fito da su su je su yi harkar siyasa a titi, kada su saka ku.