Labarai

Labarai

Amarya da mai juna biyu sun mutu a gobarar matatar mai a Ribas

Mutum 18 sun mutu, ciki har da wata mai juna biyu da wata amarya, sun mutu sakamakon gobarar matatar man fetur ba bisa ka’ida ba a Jihar Ribas

Maniyyatan Kaduna za su cika kudin kujerar Hajji cikin wata 2

Manniyyatan aikin Hajji daga Jihar Kaduna za su biya kafin alkalamin Naira miliyan 2.5, sannan su biya cikon miliyan biyu kafin karshen watan Disamba

Abin da ya sumar da ni a wurin tantancewa —Ministan da ya maye gurbin El-Rufai

Majalisa ta amince da ministoci uku da Tinubu ya mika mata sunayensu

Ministan da ya maye gurbin El-Rufai ya sume a wurin tantancewa

Majalisar Dattawa ta karbi bakuncin sabbin ministoci uku da Shugaba Bola Tinubu ya nada a zaurenta domin tantancewa

Diphtheria: Najeriya Za ta dawo dokar sanya takunkumi

Jihar Kano ke da kashi 86 na wadanda suka kamu da cutar Diphtheria mai sarke numfashi