Labarai

Labarai

Mutane 10 da gwamnan Kano ya nada shugabannin hukumomi

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusu ya nada sabbin shugabannin wasu hukumomin jihar guda 10 kuma sun fara aiki nan take.

An gano karin gawarwakin fasinjojin da kwalekwale ya nutse da su a Neja

Wadanda aka gano gawarwakinsu sun hada da Kabawa biyu da ’yan Jihar Neja

’Yan bindiga sun kashe kansila a Katsina

’Yan bindigar sun kashe Samaila Buhari Mairago a yayin da yake shirin gudanar da aikin sintiri a matsayinsa daya daga cikin jami’an samar da tsa

Matasan Yobe sun yi zanga-zanga kan yawaitar fyade da satar mutane a Arewa

Sun ce matsalolin Arewa na ci musu tuwo a kwarya

’Yan sanda sun kama mutum 14 da suka ce an sace musu mazakuta a Abuja

Sun ce tuni suka gurfanar da mutanen a gaban kotu saboda yin karya