Labarai

Labarai

Sojoji sun yi ruwan wuta a sansanin ’yan ta’adda a Borno

Rundunar sojin Najeriya na ci gaba da samun nasarori a baya bayan nan.

An gurfanar da tsohuwar Ministar Man Fetur Diezani Alison-Madueke a Birtaniya

A shekarar 2015 ne aka kama Diezani a birnin Landan, jim kaɗan bayan sauka daga muƙamin minista.

Bayan karin albashi: Shin ƙungiyar ƙwadago za ta janye yajin aiki?

NLC ta ce duk da cewa alkawuran da gwamnati ta yi da kuma matsayar da suka cim-ma, har yanzu ba ta yanke shawara ba game da makomar yajin aikin da suk

Kano ta fara biyan dalibai mata albashin N20,000

Za a tura masu zuwa ƙasar waje ƙaro karatu, a dawo da ciyar da dalibai da kuma motocin ɗaukar su kyauta

Gobarar tankar mai ta yi ajalin mutum 20 a Delta

Mazauna sun rika dibar man fetur din da ya rika kwarara bayan kiferwar tankar man.