Labarai

Labarai

Ba gudu ba ja da baya kan fara yajin aiki – ’Yan ƙwadago

Kungiyar ta ce sam ba ta tattauna da gwamnati ba kan batun

Ranar samun ’yancin kai: Gwamnatin Najeriya ta ayyana Litinin a matsayin hutu

Ranar Lahadi mai zuwa ce dai Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ’yancin kai

Kano ta samu tallafin alluran riga-kafin Diphtheria 4m daga UNICEF

UNICEF ta ba wa jihohi da ke fama da cutar Diphtheria a Najeriya alluran riga-kafi guda miliyan tara

Barau ya gabatar da kudurin neman kafa Hukumar Raya Arewa maso Yamma a Majalisa

Sanatan Kano ta Arewa, Barau Jibrin ne ya gabatar da kudurin

An yi jana’izar mutum 6 da ’yan bindiga suka kashe a Zangon Kataf

An kashe mutanen ne da safiyar Talata a yankin