Labarai

Labarai

Tinubu bai ba kowa damar tattaunawa da ’yan ta’adda ba – Abdulaziz

Sai dai hadimin ya ce a yanzu babu wanda gwamnatin ta bai wa damar yin sulhu da ‘yan bindiga.

Gwamnan Kano ya nada sabbin hadimai 94

Hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano sun doshi mutum 300, bayan ya nada karin wasu 94.

Matasa 2 sun sace wayoyi 1,000 a Kano

’Yan sanda sun cafke wasu mutum biyu kan satar wayoyi kusan dubu daya a kasuwannin wayoyi da ke titin Beirut da kuma Farm Centre a Kano

Mauludi: Manzon Allah (SAW) shi ne babban abin koyi —Tinubu da Shettima

A sakonsu na Maudi, Shugaba Tinubu da Mataimakinsa Kashin Shettima sun yi kira ga al’ummar Musulmi su yi koyi da halayyar Manzon Allah (SAW)

Majalisa ta tabbatar da Cardoso a matsayin sabon Gwamnan CBN

Majalisar ta amince da nadin nasa biyo bayan tantance shi a ranar Talata.