Labarai

Labarai

Kotu ta tabbatar wa APC nasarar zaben gwamnan Benuwe

Kotun ta ce ta kori ƙarar ne saboda ba ta da hurumin sauraron batun da aka kai mata.

An yi wa matashin da ya mayar da tsintuwar N15m tayin auren mata 4

Ƙungiyar Masu Dalilin Aure sun yi tayin auren mata hudu ga matashin mai baburin A-Daidata-Sahun nan da ya tsinci Naira miliyan 15 ya mayar wa mai su

Sojoji sun gano masana’antar ƙera bindigogi a Kudancin Kaduna

Mun kama wani dillalin makamai da ke hada-hadar bindigogi a Kaduna da Filato.

Kotu ta tabbatar da zaben Gwamna Mutfwang na Filato

Kotun ta kori karar da Jam’iyyar APC ta shigar na kalubalantar nasarar Gwamna Mutfwang a zaben da aka gudanar ranar 18 ga Maris, 2023.

Jama’ar gari sun kashe ’yan ta’adda 21 a Kebbi

’Yan bindiga 21 sun sheka lahira bayan jama’ar gari da ’yan banga sun yi musu kwanton ɓauna a yankin Danko Wasagu na Jiajr Kebbi.