Jama’ar gari sun kashe ’yan ta’adda 21 a Kebbi
’Yan bindiga 21 sun sheka lahira bayan jama’ar gari da ’yan banga sun yi musu kwanton ɓauna a yankin Danko Wasagu na Jiajr Kebbi.
Labarai
’Yan bindiga 21 sun sheka lahira bayan jama’ar gari da ’yan banga sun yi musu kwanton ɓauna a yankin Danko Wasagu na Jiajr Kebbi.
Gwamnatin jihar za ta biya wa dalibanta kudin jarawar WAEC, NECO da JAMB
Gwamnati ta ce hatta taron da aka saba yi a Eagle Square, bana babu
Rundunar ’Yan Sandn jihar ce ta sanar da hakan
’Yan sanda sun ce nan ba da jimawa ba za a fara binciken