Labarai

Labarai

Jama’ar gari sun kashe ’yan ta’adda 21 a Kebbi

’Yan bindiga 21 sun sheka lahira bayan jama’ar gari da ’yan banga sun yi musu kwanton ɓauna a yankin Danko Wasagu na Jiajr Kebbi.

Ilimi da jarabawar kammala sakandare sun zama kyauta a Kogi —Bello

Gwamnatin jihar za ta biya wa dalibanta kudin jarawar WAEC, NECO da JAMB

Ba za a yi facaka ba yayin bikin samun ’yancin kai na bana – Gwamnati

Gwamnati ta ce hatta taron da aka saba yi a Eagle Square, bana babu

An dage dokar hana fita a Kano

Rundunar ’Yan Sandn jihar ce ta sanar da hakan

An tono gawar mawaki Mohbad don binciken musabbabin mutuwarsa

’Yan sanda sun ce nan ba da jimawa ba za a fara binciken