Labarai

Labarai

An maka kamfanin Google a kotu saboda rashin iya kwatance ga direba

“Gadar ta karfe tsawon shekara 9, kuma mun fada wa Google ya gyara kwatancensa, ya ƙi”

Ban ga dalilin da ’yan Najeriya za su rika rayuwa cikin talauci ba – Tinubu

Ya bayyana haka ne a birnin New York na Amurka

An rufe makarantu 400 saboda rashin tsaro a Neja

Gwamnatin Tarayya ta ce kananan yara 11,00 sun daina zuwa makranta saboda rashin tsaro da ya sa aka rufe makaranu 400 a Jihar Neja

’Yan sanda sun cafke jami’in DSS na bogi a Jigawa

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke wani matashi dan shekara 27 da ke yin sojan gona a matsayin jami’in tsaro na DSS

Kotu ta kwace kujerar Shugaban Majalisar Gombe

Luggerewo ya ce zai daukaka kara bayan kotun ta ba da umarnin sake zabe a cikin kwana 30.