Labarai

Labarai

Ana bin kowanne ɗan Najeriya bashin dubu 390

Hakan ya faru ne sakamakon karuwar kudin da kaso 75 cikin wata uku

Za mu kulla yarjejeniyar habaka tattalin arziki da Afirka ta Kudu — Tinubu

Za mu iya hada gwiwa ta fannin hakar ma’adinai da sadarwa domin “samar da ayyukan yi”.

Masarautar Katsina ta tuɓe rawanin Hakimin Kuraye kan ɗaurin auren mai HIV

Masarautar Katsina ta tube rawanin Sarkin Kuraye Abubakar Abdullahi Ahmadu kan daurin auren mai ɗauke cutar HIV

Dubban mutane sun tsere bayan hari a kauyuka 7 a Kebbi

Dubban mutane sun tsere daga gidajensu bayan ’yan bindiga sun yi kisan gilla tare da ƙona gidaje da shaguna a wasu yankuna jihohin Kebbi da Sakkwato

An cafke likitoci 2 kan satar ƙodar mara lafiya a Jos

An gano cewa Noah Kekere da ake zargi da sace ƙodar mara lafiya, likitan bogi ne