Labarai

Labarai

Tinubu na fifita Yarbawa da Kiristoci a naɗe-naɗensa — MURIC

Mun yi matukar mamakin yadda Tinubu yake nada Kiristoci da Yarabawa a manyan mukamai.

Gwamnatin Tinubu na shirin kama ni — Hadimin Atiku

Hadimin ta ce yana da sahihan bayanan da suke nuna ana shirin tsare shi.

Majalisar Kano za ta karrama matashin da ya dawo da N15m da ya tsinta

Majalisar ta ce za ta tallafa wa matashin kan nuna hali nagari da ya yi.

SERAP ta yi ƙarar Tinubu a kotu kan alawus ɗin wasu ministoci

Naɗin waɗanda ke karbar fansho na rayuwa a matsayin ministoci wani aiki ne na son rai.

Tinubu ya isa New York don halartar taron Majalisar Dinkin Duniya

Shugaba Tinubu zai gana da sauran shugabannin duniya a taron.