An kama wanda ake zargi da kashe kwarton matarsa a Yobe
An gargaɗi al’umma da su guji ɗaukar doka a hannunsu wajen warware rikice-rikicen zamantakewa ko na aure.
Labarai
An gargaɗi al’umma da su guji ɗaukar doka a hannunsu wajen warware rikice-rikicen zamantakewa ko na aure.
Gwamnatin ta ce duk likitan da ya dawo Kano zai ci gaba da riƙe matsayin da ya kai a wurin aikin da ya fito.
An dawo da wutar lantarki a ofishin jakadancin bayan biyan duk wasu basussuka da suka kamata.
Kakakin kungiyar, Dakta Habibu Sale Mohammed, ya fitar, ta bayyana cewa Kwankwaso bai taba shiga shiga tattaunawa da APC ko Shugaba Bola Ahmed Tinubu
Kashi 71.6% na daliban da suka zana jarrabawar sun samu akalla Credit 5, ciki har da darussan Lissafi da harshen Ingilishi.