Labarai

Labarai

An kayyade wa maniyyatan Yobe kujeru 1,960 na Hajjin 2024

Mafi karancin kudin ajiya da za a karba shi ne naira miliyan uku da dubu dari biyar.

An sace ɗan sanda a Bauchi

An sace shi ne cikin dare a gidansa da ke Karamar Hukumar Toro

Ranar Talata Tinubu zai yi wa Majalisar Dinkin Duniya jawabi

Wannan ne karon farko da shugaban zai yi jawabi ga babban zauren

Za mu rage farashin siminti zuwa N3,500 — BUA

Za mu kara gina wasu kamfanonin sarrafa siminti guda biyu.

Cibiyar Binciken Aikin Gona ta soma bikin cika shekara 100 da dashen itatuwa

Itatuwan da aka samar suna da matukar amfani ga Dan Adam domin hana zaizayar kasa.