Labarai

Labarai

Kotu ta kwace kujerun ’yan majalisar PDP 4 a Filato

Sai dai jam’iyyar PDP a jihar ta ki amincewa da hukuncin da kotun ta yanke.

Shettima zai wakilci Tinubu a taron G77 a Cuba

Mataimakin shugaban kasar zai bar Abuja a ranar Laraba.

Ban taba tara biliyan 1 a asusun bankina ba —Ngilari

Tsohon gwamnan ya ce bai taba tara makudan kudaden da ake zarginsa da su ba.

Tare muka kammala jami’a da Tinubu a Amurka —Ogunsanya

Durojaiye Ogunsanya ya ce Tinubu ne shugaban kungiyar dalibai a shekarar da suka kammala jami’ar CSU da ke Amurka

Majalisar Kano ta dakatar da Shugaban Hukumar Gwale kan sayar da filaye

Majalisar Kano ta dakatar da Khalid Ishaq Diso kan zargin sayar da filayen karamar hukumar da kuma watsi da kansiloli