Labarai

Labarai

Kotu ta daure yaron Jonathan kan damfarar N2.9bn

Babbar Kotun Tarayya ta yanke hukuncin daurin shekara shida ga George Turnah, yaron gidan tsohon shugaban kasa Goodluck Jothanan

Ana fargabar ruwa da iska sun kashe mutum 2,000 a Libya

Gwamnatin Gabashin Libya, ta yi ikirarin cewa sama da mutum 2,000 sun rasu, wasu dubban kuma sun bace

An kashe ’yan bindiga 4, an kama wasu 13 a Kaduna

‘Yan sandan sun samu nasarar ne biyo bayan bayanan sirri da suka samu.

’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 13 a Zariya

Kwamishinan ’yan sandan ya yaba wa jami’an rundunar bisa wannan jarumta.

Girgizar kasar Maroko: Cristiano Ronaldo ya bayar da tallafin otal dinsa

Ya bayar da otal din nasa ne mai daki 174 domin tsugunar da mutanen