Labarai

Labarai

An daka wawa kan motoci 3 dauke da shinkafar da za a raba tallafi a Kwara

Bata-garin sun rika jejjefa wa jama’a shinkafar har sai da motocin suka kare

’Yan bindiga sun saki Sakataren Tsare-tsaren APC da suka sace a Kaduna

A ranar Juma’ar da ta gabata ne suka sace shi a gidansa da daddare

An yi jana’izar mamatan da hatsarin kwale-kwala ya kashe a Neja

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10 na safiyar ranar Lahadi.

Tinubu zai zarce Dubai daga India

A watan Oktobar bara aka dakatar da bai wa ’yan Najeriya bizar Dubai.

Hatsarin kwale-kwale ya kashe mutum 15 a Adamawa

An kuɓutar da mutum bakwai yayin da ake ci gaba da neman bakwai.