Labarai

Labarai

Likitan da ake zargi da yanke ƙodar mara lafiya ya koma ‘mahaukaci’ a ofishin ’yan sanda

Yanzu haka an garzaya da shi Asibitin Koyarwa na Jami’ar Jos

An sanya tukuicin miliyan 100 kan wanda ya kashe DPO a Ribas

Gwamnan ya kuma sauke wani basarake kan zargi hannu a kisan

AU ta zama mamba ta dindindin a kungiyar kasashen G-20

India ta nemi a bai wa Tarayyar Afirka gurbi na dindindin na zama mamba a kungiyar G-20.

Gwamnati za ta gina gidaje 1,000 a jihohin Arewa 7 — Shettima

Wannan na daga cikin wani yunkuri na rage raɗaɗin waɗanda rikici ya shafa a yankin.

Jagoran yaki da zaluncin turawa a Afirka ta Kudu ya rasu

Shugaba a kabilar Zulu kuma jagoran yaki da wariyar launin fata a kasar Afirka ta Kudu, Mangosuthu Buthelezi, ya rasu yana da shekaru 95.