Labarai

Labarai

Kotu ta tabbatar da nasarar Kofa a matsayin dan majalisar tarayya

Kotun ta ci tarar dan takarar APC 100,000 kan bata mata lokaci.

Kotu ta kori bukatar soke zaben Tinubu da Shettima

Kotun ta kori karar da Jam’iyyar APM ta shigar na neman soke halascin zaben Shugaba Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima a zaben 2023.

Zaben Tinubu: Yau Atiku da Obi za su san matsayinsu a kotu

Atiku da Peter Obi na neman kotu ta soke zaben Tinubu, inda kowannensu ke son a ayyana shi a matsayin zababen shugaban kasar Najeriya

Kwana 100 na mulkin Tinubu a takaice

Kwana 100 da shugaban ya yi a kan karagar mulki cike suke da abubuwa iri-iri da suka dauki hankali matuka

A rusa duk shagunan da aka gina a filayen makarantun Oyo – Makinde

Ya ce an gina makarantun ne domin karatu, amma ana neman mayar da su kasuwa