Labarai

Labarai

Rikicin Boko Haram: UNICEF ya mayar wa Borno, Yobe da Adamawa yara 4,204

Galibin yaran wadanda rikicin Boko Haram ya shafa ne

’Yan bindiga sun harbe mutum 5 a wani masallaci a Kaduna

An kai daya daga cikin wadanda aka harba Asibitin Koyarwa na Aminu Kano.

KAROTA ta kama jabun magunguna na Naira miliyan 50

Mun samu nasarar cafke jabun magungunan ne a kan titin Murtala Mohammed da ke birnin Kano.

ICPC ta shiga binciken badaƙalar sayar da guraben aiki

Ana zargin mambobin kwamitin da tatsar kuɗi daga shugabannin ma’aikatu.

Cire Tallafi: An yi wa ma’aikatan Gombe karin albashi 

Gwamnatin Gombe ta yi wa ma’aikatanta da na kananan hukumomi karin N10,000 a kan albashinsu, saboda rage musu raadadin cire tallafin mai