Labarai

Labarai

Barayin da suka cinna wa Kasuwar Gombe wuta sun shiga hannu

Wasu mutum hudu da ake zargi da kona shagunan teloli 10 bayan sun yi sata a tsohuwar Kasuwar Gombe sun shiga hannun ’yan sanda.

Gidan yari zan jefa duk wanda ya karkatar da kayan tallafi —Bago

Gwamnatin Jihar Neja ta ba da hutun kwanaki uku domin rabon kayan tallafi da Tinubu ya bayar

Zamfarawa sun yi garkuwa da iyalan ’yan bindiga

Jama’ar gari sun yi garkuwa da matan wasu ’yan bindiga bayan mazajen matan sun sace wasu manoma a Jihar Zamfara.

Gabon: Janar Brice Nguema zai karɓi rantsuwa a Kotun Koli

Ƙungiyar ƙasashen Afirka ta dakatar da Gabon saboda juyin mulki da sojoji suka yi wa Shugaba Ali Bongo

Sojin Nijar za su iya mika mulki cikin watanni 9 —Tinubu

Tinubu ya ce juyin mulkin da aka yi a Nijar shi ya bude kofar wanda ya faru a kasar Gabon.