Labarai

Labarai

Rusau: Wike ya markaɗe Kasuwar Dare a Abuja

Ministan Babban Birnin Tarayya Nyesom Wike ya rushe Kasuwar Dare da ke yankin Sabuwar Asokoro a Abuja.

Gini ya kashe mutum 7 a sansanin ’yan gudun hijira a Borno

Tuni aka yi jana’izar mutanen ranar Talata

NNPP ta kori wadanda suka dakatar da Kwankwaso daga jam’iyyar

Sai dai Kwankwaso bai halarci taron ba

Kamfanin Media Trust ya horar da ɗaliban Jami’ar ABU kan aikin jarida

Naziru Mika’ilu ya ce wannan kokarin kamfanin ne na karfafa gwiwar ɗaliban kan sanin makamar aikin jarida

Tsadar rayuwa: Garin kwaki ya kashe wata yarinya a Kano

Yarinyar ta rasu bayan cin garin kwaki a Kano