Labarai

Labarai

Nijar ta koro jakadan Najeriya

Gwamnatin Sojin Nijar ta ba wa jakandan Najeriya a kasar awa 48 ya tattara nasa ya koma gida

Kun yi kadan ku kori jakadanmu —Faransa ga sojojin Nijar

Faransa ta ce jakadanta da gwamnatin sojin Nijar ta kora ba zai matsa ko’ina ba.

An yi garkuwa da Sakataren tsare-tsaren APC a Kaduna

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sakataren Tsare-tsare na Jam’iyyar APC reshen Jihar Kaduna, Kawu Ibrahim Yakasai.

Wata 1 da juyin mulki: Nijar ta kori jakadan Faransa

Gwamnatin sojin Nijar ta ba wa jakadan Faransa wa’adin awa 48 ya fice daga kasar

KAROTA ta kama jabu da lalatattun magunguna na N30m a Kano

Ire-iren wadannan magunguna ka iya zama sanadiyar ajali ko yi wa lafiya mummunan lahani.