Labarai

Labarai

Nijar ta ba sojojin Mali da Burkina Faso izinin kawo mata dauki

Mali da Burkina Faso sun yaba da damar da Janar Tchiani ya ba sojojinsu na kawo wa Nijar daukin gaggawa

ISWAP da Boko Haram sun kashe wa juna mayaka 41

Bangarorin biyu sun yi wa juna mummunar barna, inda mayakan da kwamnadojinsu suka sheka lahira a musayar wutar.

Najeriya ce kasa ta 11 a yawan masu amfani da intanet a duniya

Sai dai NCC ta ce duk da haka akwai tarin kalubale

Tinubu ya sake tura malaman addinin Musulunci Nijar

Ya dauki matakin ne a matsayinsa na Shugaban ECOWAS

Dubban ’yan Afirka masu neman zuwa Turai sun makale a Nijar

’Yan kasashen Afirka 7,000 da ke neman tsallakawa zuwa Turai sun makale a Nijar tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi.