Labarai

Labarai

Dubban ’yan Afirka masu neman zuwa Turai sun makale a Nijar

’Yan kasashen Afirka 7,000 da ke neman tsallakawa zuwa Turai sun makale a Nijar tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi.

Sanatan Kano ya dauki nauyin karatun dalibai 100 a fannin lafiya

Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu ya dauki nauyin dalibai 100 daga mazabarsa su karanci fannin kiwo lafiya

Nijar: ’Yan ta’adda sun ƙona motocin kayan abinci a kan iyakar Burkina Faso

’Yan ta’adda sun ƙona motocin dakon abinci sun harbe direban ɗaya daga cikin motocin da ke kokarin fitar da abinci daga Jamhuriyar Nijar.

Jami’in DSS ya soka wa tsoho wuka kan N3,000

Jami’in DSS ya ki biyan kuɗin wuta sannan ya caka wa kiya-tekan gidan haya wuka

Ministan Abuja ya haramta tallace-tallace

Wike ya zargi masu tallar da kasa kaya a gefen titi da hannu wajen taɓarɓarewar tsaro a Abuja