Labarai

Labarai

Shettima ya tafi Afirka ta Kudu wakiltar Tinubu a taron BRICS

Taron zai duba batun ci gaba da tallafa wa ƙasashen Afirka da kuma Kudancin duniya.

Ba za mu yi karya don kare muradun gwamnati ba — Ministan Labarai

Sai dai ministan ya gargadi ‘yan Najeriya kan yada labaran karya.

Uba Sani ya rage karin kudin makarantu da El-Rufai ya yi a Kaduna

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya rage kudin manyan makarantu da tsohuwar gwamnatin jihar ta kara. Sanata Sani ya bayyana hakan cikin wani sak

’Yan ta’adda sama da 100  sun mutu a gumurzu tsakanin Boko Haram da ISWAP

An yi rikicin ne a karshen mako

Najeriya na bin Nijar, Togo da Benin bashin biliyan 132 na kudin lantarki

Bashin ya taru ne a kan kasashen tsawon shekaru hudu