Labarai

Labarai

Madakin Tikau na Yobe ya rasu

Marigayin na daga cikin ’yan gwagwarmayar da aka jam’iyyar APC da su.

Tawagar ECOWAS ta koma Nijar domin tattaunawa da sojin da suka hambarar da Bazoum

Ita ce ziyara ta biyu bayan wadda tawagar ta kai a baya, wanda shugaban sojin yaki karbar su.

Tsoffin ’yan Boko Haram sun yi bore a Borno

Daruruwan tubabbun ’yan Boko Haram a Jihar Borno sun tayar da tarzoma kan rashin biyan su alawus din da gwamnati ta yi musu alkawari.

Nijar ta fara ɗaukar sojojin sa-kai, Mali da Burkina Faso sun ba ta jiragen yaƙi

Gwamantin sojin Nijar ta fara ɗaukar mayaƙan sa-kai a shirinta na yaƙi da sojojin ECOWAS

Matsin rayuwa ya sa Magidanci rataye kansa a Jigawa

Wani magidanci ya rataye kansa saboda tsadar rayuwa da matsanancin talauci a Jihar Jigawa.