Labarai

Labarai

Juyin mulki: Amurka da Faransa na kokarin hada Najeriya da Nijar fada – El-Zakzaky

Ya ce kasashen za su iya kai hari su fake da sunan Najeriya ko Nijar

Nijar: Za mu dawo da Bazoum ta ko halin-ƙaƙa —Sojojin ECOWAS

Kungiyar AU ta samu rabuwar kai kan matakin da za ta dauka kan masu juyin mulkin Nijar

Soja 25 ’yan ta’adda suka kashe a Neja —Hedikwatar Tsaro

Jirgin yaƙin da ya faɗo a Jihar Neja ya yi hatsari ne a yayin da yake ɗauke da gawarwakin wasu sojojin da aka kashe

Kotu ta kori karar Emefiele da DSS ta shigar

Hukumar DSS za ta sake gurfanar da Godwin Emefiele a ranar 23 ga watan Agustan da muke ciki

’Yan Boko Haram 82 sun kashe juna a rikicin ƙabilanci

Mayakan Boko Haram 82 sun mutu a wani rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a tsakaninsu a yankin Kulawa da ke Jihar Borno.