Juyin mulki: Amurka da Faransa na kokarin hada Najeriya da Nijar fada – El-Zakzaky
Ya ce kasashen za su iya kai hari su fake da sunan Najeriya ko Nijar
Labarai
Ya ce kasashen za su iya kai hari su fake da sunan Najeriya ko Nijar
Kungiyar AU ta samu rabuwar kai kan matakin da za ta dauka kan masu juyin mulkin Nijar
Jirgin yaƙin da ya faɗo a Jihar Neja ya yi hatsari ne a yayin da yake ɗauke da gawarwakin wasu sojojin da aka kashe
Hukumar DSS za ta sake gurfanar da Godwin Emefiele a ranar 23 ga watan Agustan da muke ciki
Mayakan Boko Haram 82 sun mutu a wani rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a tsakaninsu a yankin Kulawa da ke Jihar Borno.