Labarai

Labarai

Faccala ta lakada wa faccalarta duka da itace a Kano

Ta dake ta da itacen ne saboda shara

KAROTA da ’Yan A Daidaita Sahu sun ba hamata iska a Kano

Ana tsaka da rikicin KAROTA da masu A Daidaita Sahu sai a’yan daba suka fara cin karensu babu babbaka, wanda ya sa jama’a gudun neman tsira

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar dakarunta a harin ’yan bindiga a Neja

Laftanar Lagbaja ya koma sansanin da abin ya shafa domin karfafa wa sojojin gwiwa a Neja.

Gwamnatin sojin Nijar ta janye jakadan kasar a Ivory Coast

Sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun janye jakadan kasarsu a Ivory Coast saboda kalaman goyon bayan kai wa Nijar hari

DSS ta gurfanar da Emefiele kan sabbin laifuka 20

Hukumar ta janye zargin mallakar haramtattun makamai, ta gabatar da sabbin tuhume-tuhume guda 20