Labarai

Labarai

Taliban ta yi bikin shekara 2 da sake kwace Afghanistan

Gwamnatin Taliban na bikin cika shekara biyu da sake karbe iko a kasar Afghanista.

’Yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya 20 a Neja

Sojojin Najeriya kimanin 20 ne ’yan bindiga suka kashe a wani harin kwanton bauna a kan hanyar Zungeru zuwa Tegina da ke Jihar Neja.

Shirin gurfanar da Bazoum a Nijar ya fusata Amurka

Amurka ta ce shirin sojojin na gurfanar da Bazoum zai rura wutar fargabar da ake ciki

CBN ya sha alwashin farfado da darajar naira a kasuwar canji

Tinubu ya damu sosai da abubuwan da ke faruwa a kasuwar canjin.

An sace malami da jaririn da aka haifa masa a Kaduna

Maharan sun sace malamin da matarsa da ‘ya’yansa guda biyu ciki har da jaririn kwana daya a duniya.