Labarai

Labarai

Dalilin da farashin man fetur zai ci gaba da hauhawa — IPMAN

Idan kudin sufurin dauko man fetur ya hau to dole ne masu gidajen man su kara kudin man fetur.

Mutum 6 sun shiga hannu kan cin fuskar Sarkin Kano

Lamarin ya faru yayin bikin sake kaddamar da Asibitin Hasiya Bayero da ke Jihar.

Dalibai mata 5 da aka sace a Jami’ar Zamfara sun shaki iskar ’yanci

An duba lafiyar daliban da aka sako kuma tuni aka mika su ga iyayensu.

An dora mutum 8,000 kan maganin tarin fuka cikin mako daya a Kano

Gwamnatin jihar ta ce wannan shi ne adadin mafi girma da aka taba samu a Najeriya.

Sai da na shafe wata daya ina wanka da kokon kan mutum – Dan damfara ta intanet

Ya ce an ba shi lakanin ne da nufin samun sa’ar kasuwa