Labarai

Labarai

Sojojin Nijar Za Su Gurfanar Da Bazoum Kan Zargin Cin Amanar Ƙasa

Gwamnatin sojin Nijar ta sha alwashin gurfanar da Bazoum kan cin amanar ƙasa da kuma zagon ƙasa ga sha’anin tsaro

An kashe sojojin Nijar 6 da ’yan ta’adda 10 a Tillaberi

Sojojin Nijar sun hallaka masu iƙirarin jihadi 10 a garin Sanam da ke yanki Tillaberi

Ruwan sama ya karya gadar da ta hada Bauchi da Gombe

Gwamnan Bauchi ya ce za a gyara ta a cikin mako guda

Abba Gida-Gida ya sake bude Asibitin Hasiya Bayero

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sake bude asibitin kula da kananan yara mafi tsufa a jihar, wanda gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta rufe. Bude Asi

Kungiyar Kiristoci ta bukaci a yi bincike kan rushewar masallaci a Zariya

Kungiyar ta ce yin hakan zai kare aukuwar lamarin a nan gaba