Labarai

Labarai

An hana ’yan jarida shiga wajen bikin yaye ɗalibai a Jami’ar ABU

Duk da tantance ‘yan jaridar tare da ba su katin shaida, amma jami’an tsaro sun hana su shiga wajen bikin.

Babu barazanar tsaro duk da jita-jitar harin ’yan bindiga — FUK

Jami’ar ta ce saɓanin da ya auku a wajen jami’ar ne kuma bai shafe ta ba.

Gobara ta ƙone shaguna a Kasuwar Sabuwar Mil 3

Wata mummunar gobara a kasuwar Sabuwar Mil 3 da ke kan hanyar Gombe–Yola, ta cinye shaguna, kwantainoni da wuraren kasuwanci da dama, lamarin da ya je

’Yan ta’adda sun ƙone mutum 4 da ransu a Zamfara —Gwamnati 

Gwamnatin Jihar Zamfara ta tabbatar da kisan gilla da ’yan ta’adda suka ƙone mutane hudu da ransu a gidajensu a ƙauyen Gwargwabe da ke yankin Nahuce a

Kotu ta yi wa mutum 3 daurin shekara 6 kan lalata da ƙananan yara a Kano

NAPTIP ta ce hukuncin zai zama izina ga masu aikata irin wadannan laifuka.