Labarai

Labarai

Mun shaida wa Tinubu illar fara yakin Nijar – Kabiru Gombe

Malamin ya ce Tinubu ya yi alkawarin gayyatarsu idan za a kuma taron ECOWAS

‘Abin da ya sa muka fara kama masu maganin gargajiya a Kano’

An kama su ne saboda amfani da kalaman batsa

’Yan bindiga sun kashe mutum 2 a Zariya

An kai harin ne kwana daya bayan ginin masallaci ya kashe mutum 10

Kakan da ya sayar da jikarsa jaririya ya shiga hannu

Na yi amfani da kudin wajen biyan kudin hayar shago da sayen wasu kaya.

Gwamnati ta soke lasisin duk makarantu masu zaman kansu a Kano

ana sa ran dukkan makarantun za su karbi sabon fom din rajista domin sabunta lasisinsu.