Labarai

Labarai

Yawan Hadiman da Gwamnan Kano ya nada yanzu sun kai 81

Gwamnan ya sake nada sabbin mukamai 42 a ranar Litinin.

Kotu ta raba auren shekara 21 saboda ‘babu soyayya’ a tsakanin ma’auratan

Matar ta ce mijin ya daina son ta

Za a fara hakar ma’adinin da ake hada makamin Nukiliya da shi a Najeriya

Gwamnatin Taraba ta fara shirye-shiryen fara hakar ma’adinin.

Gwamnati ta janye karar da ta shigar da ’yan kwadago

A yanzu kuma shawara ta rage wa shugabannin ’yan kwadagon kan janye zanga-zangar.

Sojojin Nijar sun nada sabon Fira Minista

Sabon Fira Ministan da sojojin suka nada shi ne Ali Mahaman Lamine Zeine, tsohon Ministan Kudi da Tattalin Arzikin kasar.