Labarai

Labarai

Kisan Ummita: Karar zabe ta kawo tsaiko ga shari’ar dan China

Shari’ar zabe ta sa an dakatar da sauraron shari’ar zargin dan kasar Chinan da kashe budurwarsa Ummulkulsum Sani Buhari (Ummita) a Kano

Tinubu ya hana makarantu kara kudin rajista

Shugaba Tinubu ya umarci jami’o’i da sauran manyan makarantun Gwamnatin Tarayya su dakatar karin kudin rajistarsu.

Tuna Baya: Tarihin Shugaban kasar Najeriya Alhaji Shehu Shagari

Alhaji Shehu Usman Aliyu Shagari shi ne zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Najeriya na farko. A kan sa aka fara shugaba mai cikakken iko na farar hula sai dai ya

An kammala kwaso alhazan Najeriya daga Saudiyya

NAHCON ta kammala aikin ne da alhazan Kaduna da na Bauchi.

An karrama Hajiyar da ta tsinci kudi a Saudiyya

Hajiyar ta mayar da dala 80,000 da ta tsinta a lokacin aikin hajjin bana.