Labarai

Labarai

Wasoson kayan abinci: Gwamnatin Adamawa ta sassauta dokar hana fita

Yanzu dokar ta koma 6 na yamma zuwa 6 na safe

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje 100, mutane 500 sun rasa matsugunni a Gombe 

Duk da asarar da muka yi har yanzu ba mu samu wani tallafi daga gwamnati ba.

Gwamnatin Sojin Nijar ta yi wa ECOWAS martani

Gwamnatin Sojin Nijar ta yi wa ECOWAS raddi kan wa’adin mayar da Bazoum kan mulki da ta bayar.

Tinubu na tattaunawa da shugabannin ECOWAS kan juyin mulkin Nijar

Ana tattaunawar ce a kan halin da Jamhuriyar Nijar ke ciki

Yanzu-Yanzu: An sa dokar ta ɓaci a Adamawa bayan boren matasa

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya sa dokar ba-shiga ba-fita, ba-dare ba-rana a Yola babban birnin jihar sakamakon wasoson kayan tallafi da matas