Labarai

Labarai

Abba ya ba alhazan Kano 50 da guzurinsu ya bata a Saudiyya kyautar miliyan 6.5

Ya ce ya ba su ne saboda su rage radadin halin da suka shiga

Bayan shekara 9, kotu ta wanke Sule Lamido da ’ya’yansa daga zargin almundahana

Kimanin shekara 9 ke nan ana fafata shari’a a kan lamarin

Gwamnan Kaduna ya yi sabbin nade-nade

Gwamnan ya bukaci wadanda aka nada su yi aiki tukuru don sauke nauyin da ya rataya a kansu.

HOTUNA: An yi wa daya daga cikin ’yan matan Chibok baiko a Amurka

A shekarar 2021 dama ta kammala digirinta a can

Za a kai ƙarar masu tunzara Ale Rufai mai Gangaliyon

Lauyan kare haƙƙin ɗan Adam dake Kano, Barista Abba Hikima ya sha alwashin kai ƙarar masu tunzura matashin nan Ale Rufai mai Gangayaliyon. A baya baya