Labarai

Labarai

Kotu ta umarci DSS ta bai wa Nnamdi Kanu damar ganin likita

Kotun ta kuma nemi a mika bayanan lafiyar Kanu ga shugaban kungiyar ta IPOB.

Gwamnatin Bauchi ta cire Saraki shida

Gwamnatin jihar Bauchi ta warware rawanin masu sarautun gargajiya guda shida bisa samunsu da laifin saɓa wa dokokin aiki. Hukumar kula da ma’aikatan ƙ

Badaƙalar N5B: EFCC ta gurfanar da Stella Oduah

Tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, Sanata Stella Oduah tare da wasu mutane takwas sun musanta tuhumar da EFCC ta yi musu ta almundahanar N5 Biliy

Gwamnatin Kano ta dakatar da shugabannin makarantu uku

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandire guda uku saboda sakaci da aikinsu. Makarantun sun haɗa da Sakandiren ƴan mata GGSS

Hajjin Bana: Ƴan Najeriya sun kashe N304 Biliyan

Alhazan Najeriya sun kashe aƙalla N304 Biliyan wurin siyan kujerun Hajjin 2023. Binciken Aminiya ya nuna cewa kujerar Hajji a hannun hukumomin jin daɗ