Kungiyar kwadago ta yi watsi da sdabon karin farashin man fetur
Kungiyar ta ce babu ta inda karin zai amfani talakan Najeriya
Labarai
Kungiyar ta ce babu ta inda karin zai amfani talakan Najeriya
Ranar Laraba ce dai daya ga watan farko na sabuwar shekarar
Alkalin kotun ya bayar da umarnin sayar da gidansu don biyan bashin
Mutumin ya koka kan mawuyacin halin da talakawa ke ciki a yanzu.
Gidajen mai na NNPC dake Birnin Kano da kewaye sun ɗaga farashin litar man fetur zuwa N620. Da safiyar Talata ne dai aka wayi gari NNPC ya koma sayar