Labarai

Labarai

Mai ’ya’ya 8 ta sake haifar ’yan 3 a Kebbi

Sai dai ta rika zubar da jini bayan haihuwar

Matar Dahiru Mangal ta rasu

Kawo yanzu babu wani bayani dangane da batun shirye-shiryen jana’izarta.

Za mu tabbatar da tsaron masu yi wa kasa hidima a Yobe — Buni

Mun dauki kwararan matakai na tabbatar da tsaron lafiyar masu yi wa kasa hidima a Jihar Yobe.

WHO ta tallafa wa yara 6,000 da abinci mai gina jiki a Borno

An raba wa iyaye mata da sauran masu kula da yara tallafin a kananan hukumomi 11 da ke Borno.

An ceto Shugaban APC da aka sace a Ekiti

Yanzu haka an kama mutane 3 da ake zargin suna da hannu wajen sace Mista Paul Omotoso.