Labarai

Labarai

Jirgin sojin Najeriya ya yi hatsari a Benuwe

An yi sa’a matukan jirgin biyu da ke cikin jirgin sun tsira daga hatsarin.

Ya kamata a tura karin dakaru iyakokin Najeriya — Majalisar Wakilai

Dukkanin shirin afuwar da aka yi a kasar sun gaza cimma muradun da aka samar da su a karkashi.

Matakan Tinubu 12 na wadata ƙasa da abinci

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya sanar da matakan gaggawa 12 da zai ɗauka domin wadatar da al’ummar Najeriya da abinci. Ya ce hakan ya biyo bayan ta

An kama ’yan China 13 suna hakar ma’adinai ta haramtacciyar hanya a Kwara

An kama su ne a cikin daji inda suke hakar ma’adinan

Amnesty International ta nada Isah Sanusi a matsayin Daraktanta na Najeriya

Kafin nadin, ya rike mukamin Kakakin kungiyar a Najeriya