Labarai

Labarai

Tinubu zai ranto $800m

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dokokin Tarayya domin karɓo bashin $800 miliyan daga Bankin Duniya. A wasiƙun da ya aikewa

Yanzu-Yanzu: An hana jiragen Max Air tashi a Najeriya

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta ƙasa (NCAA) ta dakatar da kamfanin Max Air daga amfani da samfurin jiragen Boeing 737 a Najeriya. Daraktan NCA

Tsohon Minista ya zama Sakataren Gwamnatin Jihar Borno

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya naɗa tsohon Minista a ma’aikatar noma da raya karkara, Malam Bukar Tijjani a matsayin Sakataren Gwamnati.

An kori dan majalisa yayin zama saboda yin shigar da ba ta dace ba

Majalisar ta ce shigar ba ta dace da darajarta ba

An sake dawo da ’yan ci-ranin Najeriya 146 da ke gararamba a Nijar

Mutanen sun shiga kasar ne da niyyar wucewa Turai