Labarai

Labarai

Jirgin sojojin sama ya kashe mamoma 2 ‘bisa kuskure’ a ƙauyen Neja

Aƙalla manoma biyu sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama ciki har da ƙananan yara suka jikkata a harin sama da aka kai garin Kurgi da ke ƙaramar h

Shugaban hukumar ba da tallafin karatu na Kano ya ajiye muƙaminsa

Wannan matakin yana da akala da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC da Gandujiyya.

Gwamnatin Borno ta dawo da ’yan gudun hijira 3,000 daga Kamaru

Dubban mazauna Jihar Borno ne dai suka tsallaka zuwa ƙasar Kamaru a lokacin da rikicin Boko Haram ya tsananta,

Kotu ta yi watsi da buƙatar sauya wa Kanu gidan yari

Tun a ranar 8 ga Disamba aka umurci Kanu da ya sanar da dukkan ɓangarorin da shari’ar ta shafa amma ya bijire.

An dauke wuta a babban layin lantarki na Najeriya

Karo na biyu ke nan cikin kwanaki hudu ana dauke wuta a babban layin lantarki na kasa, inda a wannan karon wutar ta dauke da misalin karfe 10.50 na sa